Isaiah 56:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗannan ne zan kai tsattsarkan dutsena in sa su yi farin ciki a gidana na addu’a. Hadayunsu na ƙonawa da sadakokinsu za su zama abin karɓa a bagadena; gama za a ce da gidana gidan addu’a domin dukan al’ummai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَ بَڧِنَّنْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ، «ذَنْ كَٰوُاْكُ وُرِنْ بَبَّنْ تُدُنَ مَيْ ڟَرْكِے، إِنْسَا كُيِ مُرْنَ أَ غِدَانَ نَأَدُّعَ؞ هَدَايُنْكُ نَڧُواْنَاوَا دَ بَيٜىٰ بَيٜىٰنْكُ ذَاسُ ذَمَ أَبِنْ كَرْٻَ عَبَغَدٜىٰنَ؞ غَمَا ذَاعَ ثٜىٰ دَ غِدَانَ، ‹غِدَنْ أَدُّعَ دُواْمِنْ دُكَنْ ڧَبِيلُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Zan kai ku tsattsarkan dutsena, in sa ku yi murna a masujadata. Hadayunku na ƙonawa da sadakokinku za su zama abin karɓa a bagadena. Za a kira Haikalina wurin yin addu'a na dukan jama'a.”