Isaiah 56:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa, zai tattara korarru na Isra’ila, “Zan ƙara tattaro waɗansu bayan waɗanda na riga na tattara.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ يَتَتَّارَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَنْ دَ عَكَ كُواْرَ، «ذَنْ ڧَارَ تَتَّارُواْ وَطَنْسُ، بَنْدَ وَطَنْدَ نَارِغَا نَا تَتَّارَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka Ubangiji Allah, shi wanda ya tattara Isra'ilawa korarru, ya faɗa, ya ce, “Zan ƙara tattaro waɗansu, bayan waɗanda na riga na tattara.”