Isaiah 57:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mugaye suna kama da tumbatsar teku, wanda ba ya natsuwa, wanda raƙumansa sukan kawo gurɓacewa da tabo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُوغَيٜىٰ كَمَ دَ تٜىٰكُ مَيْ هَوْكَ نٜىٰ، كَمَ دَ تٜىٰكُنْ دَ بَاتَ عِيَ هُوتَوَا، وَنْدَ ضُوَنْتَ يَكٜىٰ ڢِتَرْدَ لَاكَ دَ دَتِّ وَجٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mugaye suna kama da tumbatsar teku, gama ba ta iya natsuwa. Ruwanta kuma yana tumbatsa, ya gurɓace, ya ƙazantu.”