Isaiah 58:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Irin azumin da na zaɓa shi ne, a kunce sarƙoƙin rashin adalci a kuma kunce igiyoyin karkiya, a ’yantar da waɗanda ake zalunta a kuma kakkarye kowace karkiya?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَعَ؞ غَا إِرِنْ أَظُمِنْ دَ نَكٜىٰسُواْ كُيِ، كُسَكِ وَطَنْدَ عَكَ طَوْرٜىٰ ثِكِنْ رَشِنْ غَسْكِيَ، كُكُنْثٜىٰ إِغِيُواْيِنْ غُنْ‌غُمٜىٰنْ دَنِّيَ، كُیَنْتَرْدَ وَطَنْدَ عَكَيِ مُسُ دَنِّيَ، كُطَوْكٜىٰ غُنْ‌غُمٜىٰنْ دَنِّيَ دَغَ كَنْ مُتَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“To, ba irin wannan azumi ne na zaɓa ba? Wato ku kwance sarƙoƙin mugunta, ku kwance masu karkiya, ku 'yantar da waɗanda ake zalunta, ku kakkarye kowace karkiya.