Isaiah 6:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da shi ne ya taɓa bakina ya ce, “Duba, wannan ya taɓa leɓunanka, yanzu fa an kawar da laifofinka, an kuma gafarta maka zunubanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَلِتَّرْ نَنْ تَتَٻَ بَاكِنَ دَشِ، سَيْ تَثٜىٰ، «غَاشِ، غَرْوَشِنَّنْ يَتَٻَ لٜىٰٻٜىٰنْ بَاكِنْكَ، يَنْذُ أَنْكَوَرْدَ لَيْڢِنْكَ، أَنْكُمَ غَاڢَرْتَا مَكَ ذُنُبَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya taɓa leɓunana da garwashin wutar ya ce, “Wannan ya taɓa leɓunanka, yanzu fa an kawar da laifofinka, an kuma gafarta maka zunubanka.”