Isaiah 6:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan na ji muryar Ubangiji tana cewa, “Wa zan aika? Wa zai tafi mana?” Sai na ce, “Ga ni! Ka aike ni!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَجِ مُرْيَرْ عُبَنْ‌غِجِ تَنَ ثٜىٰوَ «وَنٜىٰنٜىٰ ذَنْ عَيْكَ؟ وَ ذَيْ تَڢِے أَمَدَدِنْمُ؟» سَيْ نَثٜىٰ «غَانِ نَنْ، كَاعَيْكٜىٰنِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ji Ubangiji yana cewa, “Wa zan aika? Wa zai zama manzonmu?” Sai na amsa na ce, “Ga ni! Ka aike ni!”