Isaiah 60:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’Ya’ya maza masu zaluntarku za su zo suna rusunawa a gabanki; dukan waɗanda suka rena ki za su rusuna a ƙafafunki su kuma ce da ke Birnin Ubangiji, Sihiyona na Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا كٜىٰ عُرُوشَلِيمَ، یَیَنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ وُلَڧَنْتَكِ، ذَاسُذُواْ سُدُرْڧُسَ أَغَبَنْكِ، دُكَنْ وَطَنْدَ سُكَيِ مِكِ رٜىٰنِ، ذَاسُذُواْ سُڢَاطِ أَغَبَنْكِ؞ ذَاسُ كِرَكِ بِرْنِنْ يَهْوٜىٰهْ ، سِهِيُواْنَ نَ مَيْ ڟَرْكِنَّنْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
'Ya'ya maza na waɗanda suka zalunce ki za su zo, Su rusuna, su nuna bangirma. Dukan waɗanda suka raina ki za su yi sujada a ƙafafunki. Za su ce da ke, ‘Birnin Ubangiji,’ ‘Sihiyona, Birni na Allah Mai Tsarki na Isra'ila.’