Isaiah 60:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za ki sha madarar al’ummai a kuma shayar da ke da nonon sarauta. Sa’an nan za ki san cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Mai Ikon nan na Yaƙub.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاكِ شَنْيٜىٰ أَرْزِڧِنْ أَلْعُمَّيْ كَمَرْ يَدَّ جَرِرِ يَكَنْ شَنْيٜىٰ نُواْنُوانْ مَامَا، ذَاكِ سَامِ أَبِنْ بِيَنْ بُڧَاتَرْكِ دَغَ سَرَاكُنَ؞ تَهَكَ ذَاكِ سَنِ ثٜىٰوَ نِے يَهْوٜىٰهْ ، نِے مَيْ ثٜىٰتُوانْكِ نٜىٰ، مَيْ ڢَنْسَرْكِے نٜىٰ اللَّهْ مَيْ إِيكُواْ نَ يَعْڧُوبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Al'ummai da sarakuna za su lura da ke Kamar yadda uwa take lura da ɗanta. Za ki sani, ni Ubangiji, na cece ki, Allah Mai Iko Dukka na Isra'ila ya fanshe ki.