Isaiah 61:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji, za a kira ku masu hidimar Allahnmu. Za ku ci wadatar waɗansu al’ummai, kuma a cikin dukiyarsu za ku yi taƙama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَ ثٜىٰ دَكُو ڢِرِسْتُواْثِے نَ يَهْوٜىٰهْ ، دَ مَاسُ حِدِمَرْ اللَّهْ نْمُ؞ ذَاكُ شَنْيٜىٰ أَرْزِڧِنْ أَلْعُمَّيْ، كَايَنْ طَوْكَكَرْسُ ذَيْ ڢَرَنْتَ مُكُ رَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma za a sani, ku firistoci ne na Ubangiji, Za ku mori dukiyar al'ummai, Za ku yi fāriya da cewa, taku ce.