Isaiah 62:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a ce da shi Tsattsarkar Mutane, Fansassu na Ubangiji; za a kuma ce da ke Wadda Aka Nema Birnin da Ba Za a Ƙara Yashe ta ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَثٜىٰ دَسُو، جَمَعَرْ مَاسُ ڟَرْكِے، دَ كُمَ مُتَنٜىٰنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَنْسَ؞ ذَاعَكُمَثٜىٰ دَ عُرُوشَلِيمَ، بِرْنِنْ دَ عَكٜىٰسُواْ، بِرْنِنْ دَ بَعَڧِتَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a ce da ku, “Tsattsarkar Jama'ar Allah,” “Jama'ar da Ubangiji ya Fansa!” Za a kira Urushalima, “Birnin da Allah yake Ƙauna,” “Birnin da Allah bai Yashe shi Ba.”