Isaiah 62:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima; ba za su taɓa yin shiru ba, dare da rana. Ku da kuke kira bisa sunan Ubangiji, kada ku ba kanku hutu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا كٜىٰ عُرُوشَلِيمَ، عَكَنْ كَتَنْغَرْكِ نَسَا یَنْ سِنْتِرِ سُنَيِنْ غَادِ؞ دُكَنْ دَرٜىٰ دَ دُكَنْ يِنِ بَذَاسُيِ شِضُبَ؞ كُو دَ كُكٜىٰ تُنَشٜىٰ يَهْوٜىٰهْ يَثِكَ أَلْڧَوَرِنْسَ، كَدَ كُبَا كَنْكُ هُوتُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya Urushalima, na sa matsara a garukanki Ba za su taɓa yin shiru ba, dare da rana. Za su tuna wa Ubangiji da alkawaransa, Ba kuwa za su bari ya manta ba!