Isaiah 62:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima ya kuma mai da ita yabon duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كُمَ كُبَا يَهْوٜىٰهْ هُوتُ، حَرْ سَيْ يَكَڢَ عُرُوشَلِيمَ يَسَا تَيِ سُونَ أَدُكَنْ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba za su bari ya huta ba, sai ya ceci Urushalima tukuna, Ya sa ta zama birnin da dukan duniya za ta yaba wa.