Isaiah 62:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma waɗanda suka girbe shi za su ci shi su kuma yabi Ubangiji, waɗanda kuma suka tattara ’ya’yan inabi za su sha shi a filayen wurina mai tsarki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سُو وَطَنْدَ سُكَ شُوكَ حَڟِ، سُونٜىٰ ذَاسُثِ، سُكُمَ يَبِے يَهْوٜىٰهْ ؞ سُو وَطَنْدَ سُكَ غِرْبِے إِنَبِے، سُونٜىٰ ذَاسُ شَا ضُوً إِنَبِنْ عَثِكِنْ ڢِيلِنْ وُرِينَ مَيْ ڟَرْكِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ku da kuka shuka hatsin kuka kuma girbe shi, Za ku ci abinci, ku yi yabon Ubangiji! Ku da kuka lura da itatuwan inabi kuka tara su, Za ku sha ruwan inabi a filayen Haikalina.”