Isaiah 63:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Babu shakka su mutanena ne, ’ya’ya maza waɗanda ba za su ruɗe ni ba”; ta haka ya zama Mai Cetonsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا يَهْوٜىٰهْ يَاثٜىٰ، «بَاشَكَّ إِسْرَٰٓءِيلَ مُتَنٜىٰنَ نٜىٰ، يَارَا نٜىٰ وَطَنْدَ بَذَاسُ رُوطٜىٰنِبَ؞» سَيْ يَذَمَ مَيْ ثٜىٰتُوانْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Su mutanena ne, ba za su ruɗe ni ba.” Saboda haka kuwa ya cece su