Isaiah 64:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ka yi fushi fiye da kima, ya Ubangiji; kada ka tuna da zunubanmu har abada. Da ma ka dube mu, muna roƙonka, gama dukanmu mutanenka ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا يَهْوٜىٰهْ ، كَدَ كَيِ ڢُشِے مَيْ ڟَنَنِ دَمُو، كَدَ كَتُنَ دَ لَيْڢُواْڢِنْمُ حَرْ أَبَدَا؞ دُوبٜىٰمُ دَڢُسْكَرْ تَوْسَيِ غَمَا دُكَنْمُ مُتَنٜىٰنْكَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
saboda haka kada ka yi fushi da mu ainun, ko ka riƙe da zunubanmu har abada, mu dai mutanenka ne, ka yi mana jinƙai.