Isaiah 65:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba za su yi wahala a banza ba ko su haifi ’ya’yan da aka ƙaddara da rashin sa’a; gama za su zama mutanen da Ubangiji ya yi wa albarka, su da zuriyarsu tare da su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَذَاسُيِ عَيْكِ عَبَنْظَ بَ، كُواْ سُحَيْڢِ یَیَ دُواْمِنْ سُشَا عَذَابَبَ؞ غَمَا ذَاسُ ذَمَ ذُرِيَرْ دَ نِے يَهْوٜىٰهْ نَسَا مُسُ أَلْبَرْكَ، سُو دَ جِيكُواْكِنْسُ كُمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aikin da suka yi zai yi nasara, 'ya'yansu ba za su gamu da bala'i ba, zan sa musu albarka duk da zuriyarsu har dukan zamanai.