Isaiah 66:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Zan fadada salama gare ta kamar kogi, wadatar al’ummai kuma kamar rafi mai gudu; za ku tsotsa a kuma riƙe ku a hannunta ku kuma yi wasa a gwiwoyinta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «ذَنْسَا سَلَمَرْتَ تَيَلْوَتَ كَمَرْ ضُوَنْدَ يَٻَرْكٜىٰ دَغَ كُواْغِ؞ ذَنْسَا طَوْكَكَرْ أَلْعُمَّيْ تَذُواْ مَتَ كَمَرْ أَمْبَلِيَرْ ضُوَ؞ ذَاكُجِ دَاطِنْ رٜىٰنُوانْ دَتَكٜىٰيِ مُكُ، كُجِ دَاطِے يَدَّ تَكٜىٰ رِڧٜىٰكُ أَ حَنُّ، كَمَرْ جَرِرِ مَيْ جِنْ دَاطِے أَ حَنُّنْ مَامَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Zan kawo muku wadata madawwamiya, dukiyar al'ummai za ta malalo zuwa gare ku kamar kogi wanda ba ya ƙafewa. Za ku zama kamar yaro wanda mahaifiyarsa take renonsa, tana rungume da shi da ƙauna.