Isaiah 66:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kamar yadda uwa takan ta’azantar da ɗanta haka zan ta’azantar da ku; za ku kuma ta’azantu a Urushalima.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَدَّ مَامَا تَكٜىٰ تَعَظَنْتَرْدَ يَرُوانْتَ، حَكَ ذَنْ تَعَظَنْتَرْ دَكُو، ذَاكُ كُوَ تَعَظَنْتُو أَ عُرُوشَلِيمَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan ta'azantar da ku a Urushalima, kamar yadda uwa take ta'azantar da ɗanta.