Isaiah 66:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba hannuna ba ne ya yi dukan waɗannan abubuwa, ta haka suka kasance?” In ji Ubangiji. “Wannan mutum ne nake jin daɗi, shi da yake mai ƙasƙanci da kuma zuciyar yin tuba, yana kuma rawar jiki ga maganata.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ أَبُبُوَنَّنْ هَنُّونَ نٜىٰ يَيِسُ، تَهَكَ دُكَنْسُ سُنْ كَسَنْثٜىٰ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞ «غَا إِرِنْ مُتُمِنْ دَ حَنْكَلِنَ يَكٜىٰ عَكَنْسَ، وَتُواْ مَيْ سَوْڧِنْ كَيْ دَ مَيْ ذُوثِيَارْ تُوبَ، كُمَ مَيْ غِرْمَمَ مَغَنَاتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni kaina na halicci dukan kome ka kome! Ina jin daɗin waɗanda suke da tawali'u, da kuma masu tuba, waɗanda suke tsorona suna kuwa biyayya gare ni.