Isaiah 66:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Za su kuma fita su ga gawawwakin mutanen da suka yi mini tayarwa; tsutsotsin da suke cinsu ba za su taɓa mutuwa ba, balle wutar da take ƙona su ta mutu, za su kuma zama abin ƙyama ga dukan mutane.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سُكٜىٰ ڢِتُواْوَ ذَاسُغَ غَوَوَّكِنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَيِ مِنِ تَاوَيٜىٰ؞ ڟُڟُواْڟِنْ دَسُكٜىٰ ثِنْسُ بَذَاسُ تَٻَ مُتُوَبَ، وُتَرْ دَتَكٜىٰ ڧُواْنَسُ كُمَ بَذَاعَ عِيَ كَشٜىٰ تَبَ؞ ذَاسُ ذَمَ أَبِنْ ڨَمَ غَ دُكَنْ یَنْ أَدَمْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da suke tafiya, za su ga gawawwakin mutanen da suka yi mini tayarwa. Tsutsotsin da suke cinsu ba za su taɓa mutuwa ba, wutar da take ƙona su kuma ba za ta taɓa mutuwa ba. Dukan mutane za su ji ƙyamarsu.”