Isaiah 7:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Ahaz ɗan Yotam, ɗan Uzziya, yake sarkin Yahuda, Sarki Rezin na Aram da Feka ɗan Remaliya sarkin Isra’ila suka haura don su yaƙi Urushalima, amma ba su iya cinta da yaƙi ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً أَ زَامَانِنْ مُلْكٍ أَهَظْ طَنْ يُواْتَمْ، وَتُواْ جِيكَنْ سَرْكِے عُزِّيَ نَ يَهُودَ، سَيْ يَاڧِ يَٻَرْكٜىٰ؞ سَرْكِے رٜىٰظِنْ نَ سُورِيَ دَ سَرْكِے ڢٜىٰكَ طَنْ رٜىٰمَلِيَ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَذُواْ سُڢَاطَوَ عُرُوشَلِيمَ دَ يَاڧِ، عَمَّا بَسُ عِيَ ثِنْتَ دَ يَاڧِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da sarki Ahaz, ɗan Yotam, wato jikan Azariya yake mulkin Yahuza, sai yaƙi ya ɓarke. Rezin, Sarkin Suriya, da Feka ɗan Remaliya, Sarkin Isra'ila, suka fāɗa wa Urushalima da yaƙi, amma ba su iya cinta ba.