Isaiah 7:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ishaya ya ce, “To, ku saurara, ya ku gidan Dawuda! Abin kirki kuke yi ne da kuka ƙure haƙurin jama’a? Ko haƙurin Allah ne kuma kuke so ku ƙure?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِشَايَ يَثٜىٰ «تُواْ، يَا غِدَنْ دَاوُدَ، كُجِ! ڠُوجِنْ حَڧُرِنْ مُتَنٜىٰنْ دَ كُكٜىٰيِ، بَيْ إِشٜىٰكُبَ؟ كُنَ كُمَ سُواْ كُڠُودَ حَڧُرِنْ اللَّهْ نَا نٜىٰ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga amsar da Ishaya ya ba Ahaz, “Kasa kunne yanzu, kai zuriyar sarki Dawuda. Ba abin kirki kuke yi ba, da kuka ƙure haƙurin jama'a, haƙurin Allah kuma kuke so ku ƙure?