Isaiah 7:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji zai aukar maka da kwanakin wahala, kai da jama’arka, da dukan iyalin gidan sarauta, waɗanda suka fi muni tun lokacin da aka raba mulkin Efraim daga na Yahuda, zai kawo sarkin Assuriya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ ذَيْ كَٰوُاْ مَكَ ݣُونَكِنْ وَهَلَ دَكَيْ دَ مُتَنٜىٰنْكَ دَ ذُرِيَرْ كَاكَنِّنْكَ؞ إِرِنْ ݣُونَكِنْ وَهَلَرْ نَنْ، بَعَتَٻَ غَنِنْسُبَ، تُنْدَغَ ݣُونَكِنْ دَ عَكَ رَبَ مُلْكٍ سُلَيْمَٰنُ يَذَمَ مُلْكٍ إِسْرَٰٓءِيلَ عَ أَرٜىٰوَ دَ مُلْكٍ يَهُودَ عَكُدُ؞ عِ، يَهْوٜىٰهْ ذَيْ كَٰوُاْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ يَبَاكَ وَهَلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ubangiji zai aukar maka da kwanakin wahala, kai da jama'arka, da dukan iyalin gidan sarauta, waɗanda suka fi muni tun lokacin da aka raba mulkin Isra'ila daga na Yahuza. Zai kawo Sarkin Assuriya!