Isaiah 7:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana Ubangiji zai yi feɗuwa yă kira ƙudaje daga rafuffuka masu nisa na Masar da kuma ƙudan zuma daga ƙasar Assuriya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَ رَانَرْ نَنْ، يَهْوٜىٰهْ ذَيْ هُورَ ڧَهُواْ؞ دَغَ إِيَاكَرْ رَاڢُڢُّكَنْ مَصَرْ ڧُدَجٜىٰنَّنْ سُواْجُواْجِنْ مَصَرْ ذَاسُ ڢِتُواْ، ڧُدَجٜىٰنْ ظُمَنَّنْ سُواْجُواْجِنْ أَسُّرِيَ كُمَ ذَاسُ ڢِتُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“A lokacin nan, Ubangiji zai yi feɗuwa ya kirawo Masarawa su zo kamar ƙudaje daga manisantan mazaunan Kogin Nilu, ya kuma kirawo Assuriyawa su zo daga ƙasarsu kamar ƙudajen zuma.