Isaiah 7:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai fa aka faɗa wa gidan Dawuda cewa, “Aram ya haɗa kansa da Efraim”; saboda haka zuciyar Ahaz da ta mutanensa suka firgita, sai ka ce itatuwa a kurmin da iska ta girgiza.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ لَابَرِ يَكَيْ غِدَنْ سَرْكِے أَهَظْ نَمُلْكٍ يَهُودَ ثٜىٰوَ مُلْكٍ سُورِيَ سُنْ حَطَ بَاكِ دَ مُلْكٍ إِسْرَٰٓءِيلَ، سَيْ أَهَظْ دَ مُتَنٜىٰنْسَ سُكَ ڢِرْغِتَ أَ ذُوثِيَارْسُ، حَرْ سُنَ ضَوَرْ جِكِے كَمَرْ عِتَتُوَنْ دَ إِسْكَ تَكٜىٰ هُورَاوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Labari ya kai gun Sarkin Yahuza, cewa sojojin Suriya sun shiga ƙasar Isra'ila. Sai shi da dukan jama'arsa suka firgita ƙwarai, suna ta kaɗuwa kamar itatuwan da iska take kaɗawa.