Isaiah 8:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yawancinsu za su yi tuntuɓe; za su fāɗi a kuwa ragargaza su, za a sa musu tarko a kuma kama su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَيَوَ عَثِكِنْسُ ذَاسُيِ تُنْتُٻٜىٰ، ذَاسُ ڢَاطِ سُكَرْيٜىٰ، ذَاعَ كَامَسُ عَتَرْكُواْ عَتَڢِے دَسُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da yawa za su yi tuntuɓe su faɗi. Za su faɗi, a kuwa ragargaza su. Za a kama su da tarko.”