Isaiah 8:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan kuma kira Uriya firist da Zakariya ɗan Yeberekiya su zama mini amintattun shaidu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَطَوْكِ مُتَنٜىٰ مَاسُ أَمِنْثِ سُذَمَ مِنِ شَيْدَ، وَتُواْ عُرِيَ ڢِرِسْتِ دَ زَكَرِيَّا طَنْ يٜىٰبٜىٰرٜىٰكِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nemo mutum biyu amintattu, wato Uriya firist, da Zakariya ɗan Yeberekiya su zama shaidu.”