Isaiah 9:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suke jagorar wannan mutane suna ɓad da su, su ne waɗanda ake jagora aka sa suka kauce.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شُوغَبَنِّنَّنْ سُنْسَا مُتَنٜىٰ سُنْ كَوْثٜىٰ دَغَ حَنْيَ، مَاسُبِنْسُ كُمَ أَنْرُوطٜىٰسُ غَبَاطَيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su waɗanda suke bi da jama'an nan, sun bashe su, sun ruɗar da su ɗungum.