James 2:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ نَنْ عَكَ ثِكَ رُبُوتَثِّيَرْ مَغَنَرْ اللَّهْ ثٜىٰوَ «سَبُواْدَ إِبْرَٰهِيمْ يَبَادَ غَسْكِيَ غَ اللَّهْ ، سَيْ اللَّهْ يَلِسَّڢْتَا وَنَّنْ أَدَلْثِے نٜىٰ أَغَرٜىٰشِ؞» تَدَلِيلِنْ حَكَ كُوَ عَكَثٜىٰ دَ إِبْرَٰهِيمْ أَبُواْكِنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka kuma cika Nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, bangaskiyar nan tasa kuma aka lasafta ta adalci ce a gare shi,” aka kuma kira shi aminin Allah.