James 3:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da harshe mukan yabi Ubangijinmu da kuma Ubanmu, da shi kuma muke la’antar mutane, waɗanda aka halitta a kamannin Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَشِے عَكٜىٰ يَبُوانْ عُبَنْغِجِنْمُ وَنْدَ يَكٜىٰ عُبَنْمُ، دَشِے كُمَ عَكٜىٰ ذَاغِنْ مُتَنٜىٰ وَطَنْدَ اللَّهْ يَيِ ثِكِنْ كَمَنِّنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da shi muke yabon Ubangiji Uba, da shi kuma muke zagin mutane waɗanda aka halitta da kamannin Allah.