Jeremiah 1:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na ce, “Kayya, Ubangiji Mai Iko Duka, ban iya magana ba; ni ɗan yaro ne kawai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَثٜىٰ «كَيْ، يَا عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ! غَاشِ، نِے يَرُواْ نٜىٰ، بَنْ سَنْ يَدَّ ذَنْيِ مَغَنَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ce, “Ya Ubangiji Allah! Ban san abin da zan faɗa ba, Gama ni yaro ne.”