Jeremiah 11:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘Zan hukunta su. Samarinsu za su mutu ta wurin takobi, ’ya’yansu maza da mata kuwa ta wurin yunwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، سَبُواْدَ حَكَ، غَاشِ، ذَنْ حُكُنْتَسُ؞ سَمَارِنْسُ ذَاسُمُتُ تَوُرِنْ تَكُواْبِنْ يَاڧِ؞ یَیَنْسُ مَظَا دَ مَاتَا، يُنْوَ ذَاتَ كَشٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka ga abin da Ubangiji Mai Runduna ya ce, “Ga shi kuwa, zan hukunta su, za a kashe samarinsu da takobi, 'ya'yansu mata da maza, yunwa za ta kashe su.