Jeremiah 11:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
zancen da na umarci kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga cikin tanderun narkewar ƙarfe.’ Na ce, ‘Ku yi mini biyayya ku kuma aikata kowane abin da na umarce ku, za ku kuwa zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنَّنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَيِ دَ كَاكَنِّنْكُ أَ لُواْكَثِنْدَ نَڢِتَرْ دَسُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ دَغَ ذَاڢِنْ وُتَرْ مَڧٜىٰرَرْ نَنْ؞ نَثٜىٰ مُسُ سُيِ بِيَيَّ دَ مَغَنَاتَ، سُأَيْكَتَ دُكَنْ أَبِنْدَ نَعُمَرْثٜىٰسُ؞ تَهَكَ ذَاسُ ذَمَ جَمَعَتَ، نِے كُوَ إِنْذَمَ اللَّهْ نْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wato alkawarin da na yi da kakanninku a lokacin da na fito da su daga ƙasar Masar, daga cikin tanderun ƙarfe. Na faɗa musu su yi biyayya da maganata, su aikata dukan abin da na umarce su. Ta haka za su zama mutanena, ni kuma in zama Allahnsu.