Jeremiah 13:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku ษaukaka Ubangiji Allahnku kafin ya kawo duhu, kafin ฦafafunku su yi tuntuษe a kan tuddai masu duhu. Za ku sa zuciya ganin haske amma zai mai da shi duhu mai kauri ya kuma canja shi zuwa duhu baฦi ฦirin.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ููุทููููููู ููููููููฐูู ุงูููููู ููููุ ููุงฺขููู ูููููฐููุงู ุฏูููุ ููุงฺขููู ููู
ู ฺงฺูขูุงฺขููููู ุณููู ุชูููุชููปูููฐ ุนููููู ุชูุฏูููู ู
ูุงุณู ุฏูููุ ูููู ุซููููู ููููฐู
ููู ุญูุตูููููฐุ ุณููู ููู
ูููุฏูุดู ุฏูููุ ููู
ูููุฏูุดู ุฏููู ุจฺูงู ฺงูุฑูููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku girmama Ubangiji Allahnku, Kafin ya kawo duhu, Kafin kuma ฦafafunku su yi tuntuษe a kan dutse, da duhu duhu, Sa'ad da kuke neman haske, sai ya maishe shi duhu, Ya maishe shi duhu baฦi ฦirin.