Jeremiah 13:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka faɗa wa sarki da kuma mahaifiyar sarauniya cewa, “Ku sauko daga kursiyinku, gama rawaninku na ɗaukaka za su fāɗi daga kawunanku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا غَيَمِنِ إِنْثٜىٰ وَسَرْكِے دَ سَرَوْنِيَ مَامَرْ سَرْكِے، «كُڧَسْڧَنْتَرْ دَكَنْكُ، كُسَوْكَ دَغَ كُجٜىٰرُنْكُ نَمُلْكِ دُواْمِنْ أَنْتُوٻٜىٰ هُولَرْ مُلْكِنْكُ مَاسُ دَرَجَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce wa Irmiya, “Ka faɗa wa sarki da sarauniya, uwarsa, su sauka daga gadon sarautarsu, Domin an tuɓe kyakkyawan rawanin sarautarsu daga kansu.