Jeremiah 15:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da Musa da Sama’ila za su tsaya a gabana, zuciyata ba za tă komo ga mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana! Su tafi!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مِنِ «كُواْ دَ مُوسَٰى دَ سَمَٰعِيلَ سُنْ ڟَيَ أَغَبَنَ سُنَ ضُواْڧُواْ دُواْمِنْ ذُوثِيَاتَ، بَذَاتَ جُويَا وُرِنْسُبَ؞ كُواْرِ جَمَعَرْ نَنْ دَغَ غَبَنَ، سُتَڢِے!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da a ce Musa da Sama'ila za su tsaya a gabana, duk da haka zuciyata ba za ta komo wurin mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana su yi tafiyarsu!