Jeremiah 15:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saโad da maganganunka suka zo, na cinye su; suka zama abin farin ciki zuciyata kuma ta yi murna, gama ana kirana da sunanka, Ya Ubangiji Allah Maษaukaki.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏูููุณูุงู
ู ู
ูุบูููุฑูููุ ุณููู ููุซูุ ุบู ุฐููุซูููุงุชูุ ู
ูุบูููุฑููู ูููู ุชูุฐูู
ู ุงููุจููู ฺขูุถู ุซููู ุฏู ู
ูุฑูููุ ุบูู
ูุง ุงูููู ููุฑููู ุฏู ุณููููููููุ ููุง ููููููููฐูู ุงูููููู ู
ููู ุถูููุฏูููุงุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Maganarka da na samu na ci. Maganarka kuwa ta zama abar murna a gare ni, Ta faranta mini zuciya. Gama ana kirana da sunanka, Ya Ubangiji Allah Mai Runduna.