Jeremiah 15:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mahaifiya ’ya’ya bakwai za tă suma ta ja numfashinta na ƙarshe. Ranarta zai fāɗi tun lokacin bai yi ba; za tă sha kunya a kuma wulaƙanta ta. Zan sa a kashe raguwa da takobi a gaban abokan gābansu,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَثٜىٰ وَدَّ تَحَيْڢِ یَیَ بَݣَويْ تَبُوشٜىٰ، تَسُومَ، رَانَرْتَ تَڢَاطِ تُنْ لُواْكَثِ بَيْيِبَ؞ أَنْ كُنْيَتَرْدَ عِتَ، أَنْوُلَڧَنْتَتَ؞ ضَغُواْوَرْ یَیَنْتَ كُوَ ذَنْبَادَسُو غَ تَكُواْبِنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ita wadda ta haifi 'ya'ya bakwai ta yi yaushi ta suma, Ranarta ta faɗi tun lokaci bai yi ba, An kunyatar da ita, an wulakantar da ita. Waɗanda suka ragu daga cikinsu Zan bashe su ga takobi gaban abokan gābansu. Ni Ubangiji na faɗa.”