Jeremiah 16:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka zan koya musu a wannan lokaci zan koya musu ikona da ƙarfina. Sa’an nan za su sani cewa sunana Ubangiji ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ، «عِ، غَاشِ، أَوَنَّنْ لُواْكَثِ كَمْ، ذَنْسَا سُسَنْ ڧَرْڢِينَ دَ إِيكُواْنَ، ذَاسُ كُوَ سَنِ سُونَنَ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Saboda haka, ga shi, zan sa su sani, Sau ɗayan nan kaɗai zan sa su su san ikona da ƙarfina, Za su kuma sani sunana Ubangiji ne.”