Jeremiah 16:6 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
โManya da ฦanana duka za su mutu a wannan ฦasa. Ba za a binne su ba, ba kuwa za a yi makokinsu ba, kuma ba wanda zai tsaga kansa ko ya aske kansa saboda su.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ู
ููููู ุฏู ฺงูููุงููุง ุฏููู ุฐูุงุณู ู
ูุชู ุนฺูงูุณูุฑู ููููุ ุจูุงุจู ููู
ู ููููุฏู ุฐูููุจููููููฐุณูุ ูููุงู ูููู ูููููููุณูุ ุจูุง ูููู ููููุฏู ุฐููู ฺููฐุบู ุฌูููููุณู ูููุงู ูู ุงููุณูููููฐ ููููุณู ฺจฺููููจูููู ุฏููุงูู
ููู ููููู ุจฺูงููู ุซูููููุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yaro da babba za su mutu a wannan ฦasa, ba za a binne su ba, ba kuwa za a yi baฦin ciki dominsu ba. Ba kuwa wanda zai tsaga jikinsa ko ya aske kansa ฦwal dominsu.