Jeremiah 18:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ƙasarsu za tă zama kufai, abin reni har abada; dukan waɗanda suka wuce za su yi mamaki su kaɗa kai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْ مَيْدَ ڧَسَرْسُ أَبِنْ ڟُواْرُواْ، أَبِنْ جَنْ ڟَكِ حَرْ أَبَدَا؞ دُكْ وَنْدَ يَوُثٜىٰ تَوُرِنْ ذَيْ رَسَ أَبِنْ ڢَطَا يَكَطَ كَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sun mai da ƙasarsu abar banƙyama, Abin raini har abada. Duk wanda ya wuce ta wurin zai razana ya kaɗa kansa.