Jeremiah 19:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa wannan birni da ƙauyukan da suke kewayensa kowace masifar da na furta a kansu, domin sun yi taurinkai, ba su kuwa saurari maganata ba.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، ‹غَاشِ، ذَنْ كَٰوُاْوَ بِرْنِنَّنْ دَ غَرُرُوَنْسَ دُكَنْ مَسِيڢَرْدَ نَڢَطَا عَكَنْسُ، غَمَا سُنْ تَوْرَرٜىٰ كَنْسُ سُكَڧِ سُسَوْرَرِ مَغَنَاتَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Haka Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila ya ce, ‘Ga shi, ina aukar wa wannan birni da dukan garuruwansa dukan masifu da na ambata a kansa, domin sun taurare zukatansu, sun ƙi jin maganata.’ ”