Jeremiah 19:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan sa su ci naman ’ya’yansu maza da mata, za su kuma ci naman juna a lokacin damuwar ƙawanya da abokan gāban da suke neman ransu za su yi musu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْسَا أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ وَطَنْدَ سُكٜىٰ نٜىٰمَنْ رَنْسُ سُكٜىٰوَيٜىٰ بِرْنِنْ دَ يَاڧِ، سُڟَنَنْتَ مُسُ حَرْ ذَاسُثِ نَامَنْ یَیَنْسُ مَظَا دَ مَاتَا، ذَاسُ كُمَثِ نَامَنْ مَڨُوبْتَنْسُ سَبُواْدَ يُنْوَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan sa su ci naman 'ya'yansu mata da maza. Kowa zai ci naman maƙwabcinsa cikin damuwa a lokacin da za a kewaye su da yaƙi, zai sha wahala daga wurin abokan gābansa da waɗanda suke neman ransa.’