Jeremiah 2:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Muguntarka za tă hukunta ka; jan bayanka zai tsawata maka. Sai ka lura ka kuma gane yaya mugu da kuma ɗaci suke a gare ka sa’ad da ka rabu da Ubangiji Allahnka kuma ba ka tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُغُنْتَارْكَ ذَاتَ حُكُنْتَكَ، رَشِنْ أَمِنْثِنْكَ ذَاتَجَا مَكَ حُواْرُواْ؞ سَيْ كَيِ تُنَانِ كَكُمَ غَانٜىٰ يَدَّ ڧِنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ يَنَدَ مُونِ يَنَ كُمَ دَ طَاثِ؞ عِ، بَابُ ڟُواْرُواْنَ أَ ذُوثِيَارْكَ؞ نِے عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Muguntarka za ta hore ka, Riddarka kuma za ta hukunta ka. Sa'an nan za ka sani, ka kuma gane, Ashe, mugun abu ne, mai ɗaci, a gare ka Ka rabu da Ubangiji Allahnka, Ba ka tsorona a zuciyarka. Ni Ubangiji, Allah Mai Runduna na faɗa.”