Jeremiah 2:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Tun da daɗewa ka karya karkiyarka ka kuma tsintsinke sarƙoƙinka; sai ka ce, ‘Ba zan bauta maka ba!’ Tabbatacce, a kan kowane tudu mai tsayi da kuma a ƙarƙashin kowane ɗanyen itace ka kwanta kamar karuwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كٜىٰ إِسْرَٰٓءِيلَ، تُنْدَ دَطٜىٰوَ، نَكَرْيَ غُنْ‌غُمٜىٰنْ دَنِّيَرْكِ، نَكُمَ یَنْتَرْ دَكٜىٰ دَغَ بَوْتَا؞ دُكْدَهَكَ، كِنْ ثٜىٰ ‹بَذَنْ بَوْتَا مَكَبَ؞› حَڧِيڧَ، كِنَ كَارُوَنْثِ تَوُرِنْ سُجَّدَرْكِ عَكَنْ كُواْوَنٜىٰ تُدُ، دَ ڧَرْڧَشِنْ كُواْوَنٜىٰ إِتَاثٜىٰ مَيْ بَادَ إِنُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya Isra'ila, tun da daɗewa, ka ƙi yarda Ubangiji ya mallake ka, Ka ƙi yin biyayya da ni, Ka kuwa ce, ‘Ba zan yi bauta ba.’ Amma ka yi karuwanci a kan kowane tudu, Da kowane ɗanyen itace.