Jeremiah 2:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ila tsattsarka ce ga Ubangiji, nunan fari na girbinsa; dukan waɗanda suka cinye ta an same su da laifi, masifa kuwa ta same su,’ ” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كٜىٰ إِسْرَٰٓءِيلَ، دَا كِنْيِ رَايُوَرْكِ يَدَّ يَدَاثٜىٰ دَ وَدَّ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ دَ ڟَرْكِے غَرٜىٰنِ، كٜىٰثٜىٰ نُونً ڢَارِ نَغِرْبِنَ؞ دُكْ وَنْدَ يَثِ دَغَ نُونً ڢَارِنَ، يَجَٰوُاْ وَكَنْسَ لَيْڢِے، مَسِيڢَ كُمَ تَڢَاطُواْ مَسَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isra'ila tsattsarka ce ta Ubangiji, Nunar fari ta girbina. Dukan waɗanda suka ci daga cikinki sun yi laifi, Masifa za ta auko miki. Ni Ubangiji, na faɗa.”