Jeremiah 2:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Wane laifi ne kakanninku sun same ni da shi, da suka tsaya nesa da ni? Sun bi gumakan banza su kansu suka kuma zama banza da kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «وَنٜىٰ لَيْڢِے كَاكَنِّنْكُ سُكَ سَامٜىٰنِ دَشِ؟ مٜىٰيَسَا سُكَيِ نٜىٰسَ دَنِے؟ مٜىٰيَسَا سُكَبِے أَبُبُوَنْ بَنْظَ، سُكَ كُوَ ذَمَ بَنْظَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Wane laifi ne na yi wa kakanninku, Da suka bar bina? Suka bauta wa gumaka marasa amfani, Su kuma suka zama marasa amfani.