Jeremiah 20:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ya sa aka yi wa Irmiya dūka aka kuma sa shi a turu a Ƙofar Bisa na Benyamin a haikalin Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢَشُرْ يَسَا عَكَيِ وَ أَنَّبِے إِرْمِيَ دُوكَ، يَكَڢَشِ عَثِكِنْ كَتَكُوانْ رِڧٜىٰ ڧَڢَاڢُ، عَكَسَا شِ عَڧُواْڢَرْ بِلِيَامِنُ تَغِدَنْ يَهْوٜىٰهْ وَدَّ تَكٜىٰ أَوُرِے مَڢِے ڟَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ya sa aka yi wa Irmiya dūka, aka kuma sa shi cikin turu a ƙofar Biliyaminu, a Haikalin Ubangiji.