Jeremiah 20:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk sa’ad da na yi magana, nakan tā da murya ina furta hargitsi da hallaka. Haka maganar Ubangiji ta kawo mini zagi da reni dukan yini.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ لُواْكَثِنْ دَ ذَنْيِ مَغَنَ، نَكَنْ تَادَ مُرْيَ إِنْيِ مَغَنَ دَ ڧَرْڢِے إِنْثٜىٰ، «تَاشِنْ حَنْكَلِ دَ هَلَّكَرْوَ!» شِيَسَا مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ تَكَٰوُاْ مِنِ ڧَسْڧَنْثِ دَ بَعَ دُكَنْ يِنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk lokacin da zan yi magana, Nakan ta da murya in yi magana da ƙarfi cewa, ‘Hargitsi da hallakarwa!’ Gama saboda maganar Ubangiji na zama abin zargi, Da abin ba'a dukan yini.