Jeremiah 21:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji sa’ad da Sarki Zedekiya ya aiki Fashhur ɗan Malkiya da firist Zefaniya ɗan Ma’asehiya gare shi. Suka ce masa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا مَغَنَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ وَ إِرْمِيَ، لُواْكَثِنْ دَ سَرْكِے صَدِڧِيَ يَعَيْكَ ڢَشُرْ طَنْ مَلْكِيَ وُرِنْسَ، تَرٜىٰدَ زَڢَنِيَ ڢِرِسْتِ، طَنْ مَعَسٜىٰيَ دُواْمِنْ سُثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan ita ce maganar Ubangiji wadda ya faɗa wa Irmiya sa'ad da sarki Zadakiya ya aiki Fashur ɗan Malkiya, da Zafaniya firist, ɗan Ma'aseya, wurin Irmiya cewa,